1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Yamma

November 20, 2020

A cikin shirin bayan labaran duniya za ku ji kwamitin binciken tsohon shugaban hukumar EFCC a Najeriya ya bukaci da kar a sake ba dan sanda damar jagorantar hukumar. A Nijar kuma kungiyoyin fararen hula na son 'yan siyasa su hau teburin sulhu don guje wa tarzomar zabe.

https://p.dw.com/p/3ldST