SiyasaShirin yamma na DW 01.02.2018To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaYusuf Bala Nayaya02/01/2018February 1, 2018A cikin shirin za a ji 'yan majalisa a Jamus sun kada kuri'a kan dokar da za ta ba wa bakin haure damar hadewa da iyalansu. Batun yaduwar cutuka dangin zazzabin Lassa da Ebola na ci gaba da zama barazana a wasu kasashen Afirka.https://p.dw.com/p/2ryieTalla