1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma, 23.10.2017

October 23, 2017

Za a ji cewa an gudanar da wani zaman taro inda aka tattara kudade don taimakawa Musulmi 'yan kabilar Rohingya na kasar Myanmar wanda yanzu haka ke cikin mawuyacin hali. A Najeriya fadar shugaban kasa ta bada umarnin sallamar tsohon shugaban kwamitin binciken harkokin fanshoAbdulrasheed Maina daga aiki.

https://p.dw.com/p/2mNJl