SiyasaShirin Yamma 15.10.2018To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMuntaqa Ahiwa10/15/2018October 15, 2018 A cikin shirin za a ji fargabar da kungiyar Red Cross da iyayen Leah Sharibu 'yar makarantar Dapchin nan suka fada bayan shudewar wa'adin kungiyar Boko Haram na neman cika wasu bukatunta ko ta halaka su https://p.dw.com/p/36b0uTalla