Cikin shirin akwai martanin da 'yan Nijar suka yi game da mulkin shugaban ƙasa ma ci Mouhamadou Issoufou na shekaru 10 a yanzu.
A Najeriya an yi martani kan makomar ilimi a arewacin kasar bayan sace daruruwan daliba a jihar Katsina. A Chadi an kashe wasu mutane a yankin Batha.