Bayan labaran duniya shirin ya kunshi rahoto a kan tsayawa takarar Tsohon Shugaban Mulkin Soja na Nijar Janar Salou Djibo a matsayin shugaban kasar da rahoto a kan yunkurin Jamus na taimakon Afirka a sabon shugabancin kungiyar Turai ta EU da take shirin karba.