1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana 20.01.2020

SK2 / S02SJanuary 20, 2020

A Jamhuriyar Nijar dubban mutane sun bar matsugunnansu a yankin garin Chinegodar, inda ‘yan ta’adda suka kai harin da ya yi sanadiyyar mutuwar sojojin kasar 89.

https://p.dw.com/p/3WU0J