SiyasaJamusShirin Rana 01.04.2021To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaJamusMuntaqa Ahiwa04/01/2021April 1, 2021Cikin shirin za a ji yadda kungiyoyin kare hakki da ma lauyoyi ke gargadi a kan yadda ake yi wa Fulanin kasar kudin goro a game da matsalar garkuwa da mutane. A Kamaru akwai shirin gwamnati na wajabta rigakafi a kan dukkanin 'yan kasa.https://p.dw.com/p/3rVpITalla