1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Rana 01.04.2021

April 1, 2021

Cikin shirin za a ji yadda kungiyoyin kare hakki da ma lauyoyi ke gargadi a kan yadda ake yi wa Fulanin kasar kudin goro a game da matsalar garkuwa da mutane. A Kamaru akwai shirin gwamnati na wajabta rigakafi a kan dukkanin 'yan kasa.

https://p.dw.com/p/3rVpI