Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Ranar daya ga watan Satumba ba wai ranace ta tarihi kadai ba, rana ce da jam'iyyar masu tsantsar ra'ayin kishin kasa da kyamar baki ta AfD a Jamus ta samu sakamakon zabe da ya kara mata karfi a yankin Gabashin Jamus.
An yi hasashen cewar Jam'iyyar masu ra'ayin 'yan mazan jiya ta Angela Merkel CDU na kan gaba a zaben 'yan majalisu na jiha da aka gudanar a Jihar Sachsen Anhalt da ke a kudu maso gabashin Jamus
Bisa dukkan alamu jami'iyar CDU ta Shugaba Merkel ta sami nutsuwa da kwanciyar hankali bayan samun nasara a kuri'un da aka kada a zaben yakuna gabanin babban zabe na kasa.
An gudanar da zaben shugaban kasar Jamus a zauren majalisu na Bundestag da Bundesrat. Shugaba mai ci yanzu Frank-Walter Steinmeier ya sake samun kujerar shugabancin kasar na karin wa'adin shekaru biyar.
Kwarya kwaryar sakamakon zaben Jamus na nuna cewar jam'iyyar SPD ta mataimakin shugaban gwamnati Olaf Scholz, ita ce ke da rinjayen kujeru fiye da CDU ta Angela Merkel.