Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Al'ummar Jamhuriyar Nijar za su kada kuri'a a ranar 27 ga watan Disamba, 2020, inda za su zabi shugaban kasa da 'yan majalisun dokoki. Zaben da ke zuwa cikin tarin kalubale na rashin tsaro da kuma annobar COVID-19.
© 2023 Deutsche Welle | Kare bayanai | Bayanan shiga | Ka'idojin shari'a | Tuntuba | Mai amfani da tsarin mobile