1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar: Shirin cire rigar kariyar wasu manyan jami'ai

Salissou Boukari
March 16, 2017

Majalisar dokokin Jamhuriyar Nijar ta kaddamar da kwamitin da zai duba batun cire rigar kariya ga wasu tsaffin ministoci biyu da kuma dan majalisa daya domin kotu ta sauraresu bisa zargin da ake yi musu.

https://p.dw.com/p/2ZLfH