1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Mutum mutumin kai magani da kula da zafin jikin marasa lafiya

Uwais Abubakar Idris AMA/MNA
March 29, 2021

A wani yunkuri na magance matsalar yaduwar corona, wasu daliban makarantar sakandare ta Glisten da ke Abuja sun kirkiri mutum-mutumi mai aiki da na'ura don agaza wa marasa lafiya wajen kai magani da kuma kula da zafin jikinsu.

https://p.dw.com/p/3rLdG