1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Makarantu za su bude Satumba 22 a Najeriya

Uwais Abubakar IdrisSeptember 15, 2014

Duk da amincewa da bude makarantun da 'yan majalisun suka yi, sun ce ba za su lamunci sakaci wajen bin sharuddan da suka gindaya dan kare daluban ba.

https://p.dw.com/p/1DChp