Makarantu za su bude Satumba 22 a Najeriya | Harkokin Yau | DW | 15.09.2014
  1. Inhalt
  2. Navigation
  3. Weitere Inhalte
  4. Metanavigation
  5. Suche
  6. Choose from 30 Languages

Harkokin Yau

Makarantu za su bude Satumba 22 a Najeriya

Duk da amincewa da bude makarantun da 'yan majalisun suka yi, sun ce ba za su lamunci sakaci wajen bin sharuddan da suka gindaya dan kare daluban ba.