Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Martani bayan hukumar zaben Najeriya ta jinkirta lokacin zaben gwamnoni da 'yan majalisun jihohin kasar.
Akasarin jaridun Jamus sun yi sharhi kan shagulgulan bikin rantsar da sabon shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu.
A Najeriya ana ci gaba da mayar da martani bayan hukumar zaben kasar ta jinkirta lokacin zaben gwamnoni da 'yan majalisun jihohin kasar.
A yayin da kura take kara lafawa bayan manyan zabukan tarrayar Najeriya, wasu bayanan sirin da ke fitowa daga kasar Amirka sun tabbatar da hannun hukumar zabe wajen gazawar na'urar BVAS mai tantace masu zabe na kasar.
Yayin da zaben Najeriya ke karatowa hukumar zaben kasar tana ci gaba da fitar da alkaluman gami da shirye-shiryen samun zabe mai karbuwa.