1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Jamus ta yi nazari kan rikicin Katar a yankin Gulf

Suleiman Babayo
June 16, 2017

Toshe Katar da sauran kasashen Labarawa masu makwabtaka suka yi na ci gaba da daukar hankali, musamman saboda zuba jarin kasashen duniya a kasar, da kuma wanda kasar take zubawa a wasu kasashe.

https://p.dw.com/p/2ep6h