Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Matasa maza da dama a nahiyar Afirka sun jima suna kokarin karfafa wa kansu gwiwa ta hanyar kama sana'o'in dogaro da kai. Shin ko suna samun tallafin da suke bukata ta kowacce fuska?
Tura sakon Facebook Twitter Whatsapp Web EMail Facebook Messenger Web
Permalink https://p.dw.com/p/3nrWF
Wasu matasa a karamar hukumar Dutsin Ma da ke jihar Katsina a arewacin Nigeria sun gudanar da zanga-zanga sakamakon hare-hare da 'yan bindiga ke kai musu inda su kan hallaka mutane tare da kwashe dukiyoyinsu.
Yara da matasa na daga cikin mutum 70 da rundunar 'yan sanda a jihar Katsina da ke arewacin Najeriya ta yi nasarar kubutarwa daga wata makarantar Islamiyya ta gyara halinka a garin Daura.
Ranar 27 ga wannan watan na Oktoba ake cika shekaru 20 cif da fara aiki da shari'ar Musulunci a arewacin Najeriya sakamakon kaddamar da shari'ar da gwamnatin jihar Zamfara ta yi a shekarar 1999.