1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gwamnatin Najeriya za ta nemi diyya ga Afirka ta Kudu

Gazali Abdou Tasawa
September 3, 2019

A Najeriya a daidai lokacin da 'yan kasar ke nuna bacin ransu kan kisan 'yan Najeriya da lalata masu dukiyoyi a rikicin kyamar baki a Afirka ta Kudu, gwamnatin Najeriya ta sanar da shirin neman diyya ga Afirka ta Kudu.

https://p.dw.com/p/3Oxei