1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kuntatawa 'yan adawa a Nijar

Gazali Abdou TasawaFebruary 25, 2014

A Jamhuriyar Nijar 'yan jarida da masu adawa da gwamnati na fiskantar takurawa daga hukumomi, inda yanzu haka ake ci-gaba da shari'u da suka shafi 'yan jarida da masu adawa.

https://p.dw.com/p/1BFID