1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Dumamar yanayi na kara matsalar yunwa a Nijar

Gazali Abdou Tasawa
October 15, 2019

Jamhuriyar Nijar na ci gaba da kasancewa daya daga cikin kasashen Afirka da 'yunwa ke addaba duk da kokarin hukumomin kasar, a cewar rahoton shekara-shekara da kungiyar Welhungerhilfe ta kasar Jamus ta fitar.

https://p.dw.com/p/3RLS5