SiyasaDumamar yanayi na kara matsalar yunwa a NijarTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaGazali Abdou Tasawa10/15/2019October 15, 2019Jamhuriyar Nijar na ci gaba da kasancewa daya daga cikin kasashen Afirka da 'yunwa ke addaba duk da kokarin hukumomin kasar, a cewar rahoton shekara-shekara da kungiyar Welhungerhilfe ta kasar Jamus ta fitar.https://p.dw.com/p/3RLS5Talla