Boko Haram ta kashe sojoji a Borno
March 16, 2020Talla
Kamfanin dillancin labarun Faransa AFP ya samu tabbacin faruwar harin yayin da sojojin ke hanyar zuwa kusa da garin Banki.
Duk da ikirarin gwamnatin Najeriya da rundunar tsaron kasar na samun galaba kan mayakan Boko Haram, Majalisar Dinkin Duniya na damuwa kan yadda maharan ke cigaba da dauki ba dadi da kuma halaka mutane.