1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zargin cin zarafin mata da yara a gidan yarin Maiduguri

Gazali Abdou Tasawa
March 26, 2019

Gwamnatin Jihar Borno ta dauki matakin bincike kan wani rahoto wanda ya yi zargin cin zarafin mata da yara a gidan yarin Maiduguri ta hanyar yi masu fyade ko tilasta masu yin karuwanci da saka yara maza ayyukan luwadi.

https://p.dw.com/p/3FfzD