SiyasaZabiya na fama da kalubalen rayuwaTo view this video please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMaawiyya Abubakar Sadiq MAB06/16/2022June 16, 2022Zabiya a jihar Sokoto sun bayyana irin matsalolin da suke fuskanta, inda baya ga tsananin zafi da ke damunsu suke fama da wariya da kuma rashin kula a cikin al'umma. https://p.dw.com/p/4CpFpTalla