Bayan da shugaba Nkurunziza ya sha rantsuwar kama aiki a wani biki na bazata 'yan adawa na cewa zasu ci gaba da kalubalantar wannan gwamnati.
https://p.dw.com/p/1GMoN
Talla
Bayan da shugaba Nkurunziza ya sha rantsuwar kama aiki a wani biki na bazata 'yan adawa na cewa zasu ci gaba da kalubalantar wannan gwamnati wacce suke kallon ta kai ga hawa karagar mulki ta haramtacciyar hanya.