1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taro kan makomar kotun ICC

November 24, 2016

Kasashen da suka hadu suka kafa kotun hukunta manyan laifuka ta ICC da ke birnin Hague suna wani taron nazarin makomar kotun.

https://p.dw.com/p/2TAVO
Internationaler Gerichtshof (IGH) in Den Haag
Hoto: picture-alliance/dpa/B. Maat

A yayin da kasashen da suka hadu suka kafa kotun hukunta manyan laifukan kasa da kasa ta ICC da ke birnin Hague ke can suna wani taron nazarin makomar kotun, Najeriya ta ce ba ta da shiri fita a cikin kotun da ke kallon tawaye daga kasashe na nahiyar Afirka.