Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Wasu kabilu kimanin takwas a karamar hukumar Toro da ke jihar Bauchi a Najeriya sun hade wuri guda tare da dabbaka al'ada daya.
'Yan jaridar Najeriya na fama da matsin lamba daga 'yan siyasar kasar da wasunsu ke kallon 'yancin manema labaran a matsayin babbar barazana. Hakan na zuwa ne a yayin da ake bikin ranar 'yan jaridu ta duniya.
Kasa da watanni biyu gabanin zare tallafin man fetur, gwamnatin Najeriya ta ce ta dakatar da shirin da ya dauki lokaci yana jawo cece-kuce a tsakanin al'ummar kasar
A yayin da masu kada kuri'a Najeriya ke shirin komawa ya zuwa zaben gwamnonin galibin jihohin kasar da 'yan majalisun jihohi ana fuskantar barazanar rashin tsaro.
Shugabannin al’umma da mazauna jihohin Bauchi da Gombe sun nemi a samar mu su da aikin yi da kuma tsabtatacen muhalli daidai lokacin da aka kaddamar da aikin hakar danyen mai a jihohin.