1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Siyasar kabilanci a zaben Najeriya

May 31, 2022

Wasu 'yan siyasa a sassan kudu da tsakiyar Najeriya na sukar matakin tsayar da Atiku Abubakar da PDP ta yi a matsayin wanda zai yi mata takara a zaben 2023.

https://p.dw.com/p/4C6Bu