SiyasaShugaba Buhari ya kalubalanci manoman NajeriyaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaGazali Abdou Tasawa05/25/2020May 25, 2020A sakamakon yadda annobar Coronavirus ta lakume biliyoyin kudaden da kasar ke warewa domin sayo abinci daga waje, Shugaba Buhari ya kalubalanci manoman kasar kan noma abincin da zai wadatar da kasar a wannan karo.https://p.dw.com/p/3ckI2Talla