1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Yamma

September 21, 2021

A cikin shirin bayan labaran duniya za ku ji yadda rundunar G5 Sahel da ke yaki da ta’addanci a kasashen Sahel ke nuna gamsuwa da al'ummomin yankin. Muna tafe da rahoton cece-kucen da ya biyo bayan rahoton UNICEF da ya ce yara 300,000 rikici ya halaka a Najeriya.

https://p.dw.com/p/40d2B