A labaran duniyan cikin shirin za ku ji cewa a Najeriya adadin mutane da suka mutu a cikin wani hari da mayakan Boko Haram suka kai wa ayarin wasu mutane yayin da suke dawowa daga jana’iza a kauyen Ngazai kusa da Maiduguri fadar gwamnatin jihar Borno a jiya Asabar ya karu zuwa mutun 65.