Bayan labaran duniya, a cikin shirin za a ji cewa a Birnin Damagaram na Jamhuriyar Niger kungiyoyin agaji na kasa da kasa gami da attajirai ne suka yi ca wajen rabon nama ga gajiyayyu da gidajen rainon marayu a rana ta biyu ta shagulgullan bukukuwan babbar sallah.