Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Rasha ta yi barazanar ci gaba da martani mai tsauri kan Ukraine na harba makamai masu linzami
A daidai lokacin da ake fada mai tsanani a kudancin Ukraine, Shugaba Vladimir Putin na Rasha ya ce kyiv ta gaza kai labari a farmakin da ta shafe makonni tana shiryawa duk da taimakon da ta samu daga kasashen Yamma.
Afirka ta Kudu ta yi yunkurin kawar da kai daga matsayinta game da rikicin Ukraine, yayin da ta karbi bakuncin taron kasasahe masu samun bunkasar tattalin arziki wato BRICS.
Fadar Kremlin ta zargi Ukraine da yi mata zagon kasa, tare da ikirarin cewa Kyiv ce ke da alhakain kai harin da ya tarwatsa madatsar ruwan Kakhovka da ke kudancin Ukraine.
Ma'aikatar tsaron Rasha a birnin Moscow ta ce sojojinta sun dakile wani gagarumin hari na Ukraine a gabashin yankin Donetsk