A cikin shirin za a ji cewa 'yan kasar Chadi na shirin fitowa kada kuri'a a zaben shugaban kasa a wannan Lahadi, a yain da a Jamhuriyar Benin bangarori da dama ke ci gaba da jan hankalin 'ya siyasa da su gudanar da zaben a cikin tsanaki ba tare da tashe-tashen hankula ba.