1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin safe na 28.02.2018

Ramatu Garba Baba
February 28, 2018

A cikin shirin za a ji cewa, gwamnatin Najeriya ta sanar da kafa kwamiti na musanman don gudanar da bincike kan sace 'yan matan sakandaren Dapchi da ke a jahar Yobe na yankin arewa maso gabashin kasar, kamar yadda ministan yada labaran kasar Lai Mohammed ya sheda.

https://p.dw.com/p/2tR57