1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe 22.09.2021

September 22, 2021

A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya ana cigaba da yin martani kan sabon rahoto da Asusun kula da yara na majalisar dinkin duniya wato UNICEF ya fitar, da ke nuna cewar yara sama da dubu 300 ne suka rasa rayukansu a rigingimun yankin Arewa maso gabashin kasar.

https://p.dw.com/p/40e6U