1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

April 20, 2022

A cikin shirin bayan labaran duniya za a ji halin da ake ciki a kasar Chadi, shekara guda bayan mutuwar tsohun shugaban kasar Idris Deby Itno. A Najeriya kuwa abun fashewa ne ya yi sanadiyar mutuwar mutane uku yayin da wasu 19 suka jikkata a jihar Taraba.

https://p.dw.com/p/4A9j7