A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya kuncin rayuwa ya ragewa bikin kirismetin bana armashi a kasar a yayin da a Chadi al-ummar kasar ne ke kira ga gwamnati data dauki matakin kawo karshen rikicin makiyaya da manoman da ake ganin wasu daga cikin shugabanni na da hannu a ciki.