1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

Gazali Abdou Tasawa
September 18, 2019

A cikin shirin za ku ji cewar Shugaban kasar Iran Hassan Rohani ya bayyana cewa harin da aka kai kan matatun man fetur din Saudiyya, wani gargadi ne daga 'yan tawayen Yemen da ya kamata mahukuntan Riyadh su dauki darasi.

https://p.dw.com/p/3Pojr