1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana.

Abdoulaye Mamane Amadou
May 23, 2023

A cikin shirin za a ji cewa jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta ce ta bar wa Allah zabi, bayan kotun sauraren korafe-korafen zabe ta yi watsi da bukatar 'yan adawa na yada shari'ar kalubalantar zaben Bola Tinubu kai tsaye ta kafafen yada labarai. Shugaban gidauniyar nan ta Mo Ibrahim ya bukaci kasashen duniya su kawo wa kasar Sudan dauki.

https://p.dw.com/p/4RiDl