SiyasaShirin Rana 20.02.2019To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasa02/20/2019February 20, 2019A cikin shirin za a ji cewa,a Najeriya rikici ne ya barke a tsakanin magoya bayan 'yan jam’iyyun PDP da APC a jihar Ebonyi a yayin da rundunar soji a yankin Niger Delta ta bankado yadda 'yan siyasa ke shirin kawo tsaiko a zaben da ke tafe.https://p.dw.com/p/3DjwLTalla