SiyasaShirin Rana 11.02.2021To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaFauziyya Dauda02/11/2021February 11, 2021Bayan labaran duniya za a ji a Jamhuriyar Nijar, ana ci-gaba da mayar da martani kan zargin da ake yiwa Faransa na yin katsalanda a siyasar kasar musamman ma gabani zaben kasar zagaye na biyu da ke karatowahttps://p.dw.com/p/3pEsHTalla