1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin rabon katocin zabe a Jamhuriyar Nijar

Mahaman KantaJanuary 21, 2016

Hukumar zaben Jamhuriyar Nijar CENI ta sanar da soma rabon katunan zabe daga ranar Alhamis 21 ga watan Janairu a kaf fadin kasar da ma kasashen waje.

https://p.dw.com/p/1HhzG