1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rikicin Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya

January 9, 2014

Rikicin Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya na cigaba da wakana, lamarin da ya haifar da samun 'yan gudun hijira da dama wanda wasunsu ke cikin mawuyacin hali.

https://p.dw.com/p/1Ao1Y
Hoto: Sia Kambou/AFP/Getty Images

Ana cigaba da samun 'yan gudun hijira sakamakon rikicin da ake a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya wanda ya jawo asarar rayuka da ta dukiyoyi. A daura da wannan, shugabannin Afrika na kokarin ganin sun shawo kan wannan matsala ta hayoyi irin na diflomasiyya.

Mawallafi: Ahmed Salisu
Edita: Saleh Umar Saleh