Rikicin Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya
January 9, 2014Talla
Ana cigaba da samun 'yan gudun hijira sakamakon rikicin da ake a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya wanda ya jawo asarar rayuka da ta dukiyoyi. A daura da wannan, shugabannin Afrika na kokarin ganin sun shawo kan wannan matsala ta hayoyi irin na diflomasiyya.
Mawallafi: Ahmed Salisu
Edita: Saleh Umar Saleh