1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar: Zaben kananan hukumomi a Disamba

Abdourahamane Hassane
July 27, 2020

Bayan kwashe dogon lokaci ana yin tankiya tsakanin 'yan siyasar Nijar a game da ranaikun zabe na kananan hukumomi, a karhe hukumar zabe CENI ta ce za a yi zaben kananan hukumomin a Disamba.

https://p.dw.com/p/3fz06