1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar: Mahawara kan makomar karatun boko

Salissou Boukari
April 10, 2017

A Jamhuriyar Nijar, majalisar dokokin kasar ta kira ministoci uku da ke a karkashin wani kwamitin da gwamnati ta kafa domin shawo kan matsalar karatu domin su bada ba'asi kan makomar karatun boko a kasar.

https://p.dw.com/p/2b02h