1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Shekaru 57 na 'yanci da kalubale

Mohammed BelloSeptember 29, 2017

Yayin da Najeriya ke cika shekaru 57 da zama 'yantacciyar kasa, rigingimu da dama na kokarin dagulawa kasar lissafi ciki kuwa har da kokarin ballewar yankin Igbo da nufin girka kasar Biafra.

https://p.dw.com/p/2kzNp