SiyasaNajeriya: Shekaru 57 na 'yanci da kalubaleTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMohammed Bello09/29/2017September 29, 2017Yayin da Najeriya ke cika shekaru 57 da zama 'yantacciyar kasa, rigingimu da dama na kokarin dagulawa kasar lissafi ciki kuwa har da kokarin ballewar yankin Igbo da nufin girka kasar Biafra.https://p.dw.com/p/2kzNpTalla