1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Kotun koli ta dage zaman shari'un zabe

Gazali Abdou Tasawa
January 13, 2020

Kotun kolin Najeriya ta dage sauraron wasu jerin shari'un zaben gwamnoni da ta shirya a wannan Litinin bayan da da wani yamutsi na magoya bayan 'yan takarar ya barke a cikin harabar kotun da ke Abuja.

https://p.dw.com/p/3W9Dw