Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Wasu masu mulki a nahiyar Afirka na neman mayar da mulki siyasa zuwa gado daga iyaye zuwa 'ya'ya.
Wasu masu mulki a nahiyar Afirka suna ci gaba da kaka-gida da mamaye komai tare da neman mayar da mulki siyasa zuwa gado daga iyaye zuwa 'ya'ya.
Rikice-rikicen da kasashen Mali da Habasha da kuma Jamhuriyar Dimukuradiyyar Kwango ke fama da su, sun dauki hankulan jaridun Jamus
Hukumomi a Kudu maso Ggabashin Jamhuriyar Dimukuradiyyar Kwango, sun kama tan daya da rabi na hauren giwa a cikin manyan motoci a birnin Lubumbashi.
Nasarar Bola Ahmed Tinubu na jam'iyyar APC a babban zaben Najeriya ya dauki hankalin jaridun Jamus na wannan makon.