SiyasaMuhawarar sake fasalin Najeriya na kara zafi To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaUwais Abubakar Idris08/24/2017August 24, 2017A Najeriya batun sake wa kasar fasali na kara daukan hankali a dai dai lokacin da gwamnatin kasar ta ce shugaban Najeriyar baya da karfin ikon yin hakan duk da matsin lamba da ‘yan siyasa da shugabanin alumma ke yi.https://p.dw.com/p/2ilf5Talla