1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Muhawarar sake fasalin Najeriya na kara zafi

Uwais Abubakar Idris
August 24, 2017

A Najeriya batun sake wa kasar fasali na kara daukan hankali a dai dai lokacin da gwamnatin kasar ta ce shugaban Najeriyar baya da karfin ikon yin hakan duk da matsin lamba da ‘yan siyasa da shugabanin alumma ke yi.

https://p.dw.com/p/2ilf5