1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Muhawara kan hare-haren ta'addanci a Nijar

Abdoulaye Mamane Amadou
May 29, 2017

Bangarori daban-daban na Jamhuriyar Nijar na tofa albarkacin bakinsu kan kamarin hare- haren ta'addanci da ke addabar yankuna da ke kan iyakokin kasar duk da matakin da gwamnati ke dauka ciki har da dokar ta-baci.

https://p.dw.com/p/2dlD6