1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matan mabaratan da Nijar ta kwaso daga Senegal

August 15, 2022

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta daure wasu mabarata 'yan kasarta da ta kwaso daga kasar Senegal. A cikin wannan bidiyon DW Hausa ta ziyarci matan wadannan mabarata da ke rayuwa a kauyukan kasar don jin yadda suke rayuwa ba tare da mazajensu da hukumomi ke tsare da su ba.

https://p.dw.com/p/4FYVW